

Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana yau Laraba, 3 ga Disamba, 2025, a matsayin ranar da za’a tantance Janar Christopher Gwabin...
An sako Masu bauta 38 da aka sace a cocin Kwara da ke ƙaramar hukumar Eruku a baya baya nan, a harin da ya yi sanadiyyar...
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga muƙaminsa nan take. Ministan, ya bayyana hakan ne ta cikin wata wasiƙa da ya aike wa...
Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ƙaddamar da majalisar gudanarwar Kotun sulhu da nufin kawo ƙarshen matsalolin da ake fuskanta musamman ma na yawan shari’u a...
Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya ce ’yan Nijeriya na da cikakken ’yancin neman taimakon kasashen waje idan gwamnatin Nijeriya ta gaza kare rayukansu. Obasanjo...
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Barau I. Jibrin, ya shawarci gwamnatin Kano ta daina sanya siyasa a cikin batun tsaron jihar. Kwamishinan yaɗa labarai...
Majalisar zartaswar jihar Kano ta yi kira da a gaggauta gudanar da bincike tare da kama tsohon Gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje bisa wasu kalamai da...
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci da a kafa dokar zartar da hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin yin garkuwa da mutane da kuma...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro a faɗin ƙasar, yana mai bayar da umarnin ɗaukar ƙarin jami’an ‘yansanda da na soja....
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin shugaba Tinubu kan batun ceto ɗalibai mata da yan bindiga suka sace a Kebbi. Atiku,...