

Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Haɗin Kai da ke aiki a yankin arewa maso gabshin Najeriya, sun sanar da...
Dakarun sojin ƙasar nan na rundunar 22 Armoured sun lalata wani sansanin ’yan bindiga a Karamar Hukumar Ifelodun ta Jihar Kwara. Wannan dai na cikin wata...
Rundunar ƴansandan jihar Zamfara ta sanar da kama wani mutum bisa zargin mallakar abubuwan fashewa ba bisa ƙa’ida ba, a wani samame da aka kai a...
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin tura tsofaffin sojoji da suka yi ritaya domin kare yankunan da ba su da cikakken tsaro a kasar nan, a...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci Kwamishinan Shari’a na jihar da a gaggauta ɗaukar matakin shari’a kan duk waɗanda ake zargi da hannu...
Rundunar yan Sandan kasar nan ta tabbatar da cewa rahoton sace mutane a Kurmin Wali a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna gaskiya ne. Hakan na...
Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya gargadi gwamnatocin jihohi da su dakatar da duk wata tattaunawa ko yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, yana...
Rundunar yansandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane kusan 20 bisa zarginsu da aikata laifukan sata da kuma safarar miyagun kwayoyi. Bayanin hakan na kunshi ne...
Bayanai daga jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa wasu ƴanbindiga sun kai hari jihar, inda suka kashe sama da mutum 30 tare...
Kungiyar Matasa ta Arewacin kasar nan NYCN ta bukaci hukumomin tsaro da su haramta tare da samar da dokoki kan hana biyan kuɗin fansa ga masu...