

Wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne sun kai hari a ƙauyen Awapul da ke ƙaramar hukumar Chibok a...
Rundunar sojin kasar nan sun dakile wani hari da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai a ƙaramar hukumar Shendam ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta ƙara tsaurara matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Easter. Kwamishinan ‘yan sanda CP...
Mutane akalla 11 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da gidaje 50 suka ƙone sakamakon rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege...
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa jami’an sun yi nasarar ceto sakataren gudanarwa na karamar hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, bayan kwanaki da aka sace...
Manyan hafsoshin tsaron kasar nan sun isa birnin Maiduguri, domin ƙara ɗaukar matakan da za su inganta tsaro a yankin Arewa maso Gabas, bayan da mayaƙan...
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani yunkurin harin ‘yan ta’adda da aka kai kan gadar Azir Bridge da kuma garin Banki a jihar. Jami’in...
’Yan sanda sun cafke mutane 32 da ake zargi da aikata ta’addanci a wasu yankunan Jihar Kwara sakamakon wani samame da suka kai a maboyar masu...
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana harin da aka kai wa al’ummar Woro da ke Karamar Hukumar Kaiama a Jihar Kwara a matsayin abin girgiza...