

Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya gargadi gwamnatocin jihohi da su dakatar da duk wata tattaunawa ko...
Rundunar yansandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane kusan 20 bisa zarginsu da aikata laifukan sata da kuma safarar miyagun kwayoyi. Bayanin hakan na kunshi ne...
Bayanai daga jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa wasu ƴanbindiga sun kai hari jihar, inda suka kashe sama da mutum 30 tare...
Kungiyar Matasa ta Arewacin kasar nan NYCN ta bukaci hukumomin tsaro da su haramta tare da samar da dokoki kan hana biyan kuɗin fansa ga masu...
Gwamnan Jihar Neja Mohammed Umar Bago, ya amince da sake buɗe dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu a faɗin jihar, bayan an ceto daliban ma’aikatar...
Wani jirgin sama marar matuki na rundunar sojin saman kasar nan ya fadi a dajin Zangata, da ke karamar hukumar Kontagora a Jihar Neja. Rahotanni...
’Yan bindiga sun sace tsohon ɗan majalisar dokokin jihar Ogun, Moruf Musa, a garin Ibiade da ke ƙaramar hukumar Ogun Waterside, a ranar Talata. Moruf Musa,...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun kama wani mutum da ake zargin ɗan ƙunar baƙin wake ne a Jihar Borno, tare...
Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da samun nasara a ci gaba da kai farmaki da take yi kan yan ta’adda a sassan kasar nan ...
Sojojin kasar nan sun kashe ‘yan bindiga tara a wani artabu da aka yi a ƙauyukan Bakaji da Unguwar Garma, yankin Goron Dutse na Karamar Hukumar...