Kwamitin da Gwamnatin Kano ta kafa na magance ayyukan Daba da shaye-shaye da kuma dawo da zaman lafiya, ya cafke...
Hukumar kula da gidajen gyran hali da tarbiya ta Najeriya shiyyar Kano, ta musanta wani rahoto da ya bayyana cewa ana yin lalata da matasan da...
Kwamitin yaki da miyagun kwayoyi da kwacen waya na Kano, ya kona jabun kwayoyi da kudin su ya kai Naira biliyan biyu da rabi. Shugaban kwamitin...
Rundunar Ƴan sandan Jihar Kano, ta kama mutane 33 da ta ke zargin su da aikata ayyukan daba. Jami’in hulda da jama’a na rundunar SP Abdullahi...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce, ta dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a kan titin Funtua zuwa Gusau a jihar Katsina. Mai magana da...
Kungiyar ci gaban unguwar Gangar Ruwa Tudun Tsakuwa da ke yankin Dan Bare a karamar hukumar Kumbotso ta sha alwashin ci gaba da tallafawa musamman ma...
Rundinar yan sandan Kano ta tattabatar da mutuwar wani matashi Halifa wanda aka fi sani da Baba Beru wanda ake zarginsa da addabar unguwar Gwammaja da...
Gwamnatin jihar Katsina da hadin guiwa da kananan hukumomin jihar 34 sun kashe kimanin Naira bilyan 36 da miliyan dari 8 inganta harkokin tsaro a sassan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na shirin yin ganawar gaggawa da manyan hafsoshin tsaro dangane da halin da ake ciki na matsalar tsaro a wasu jihohin...
Dakarun sojin Najeriya sun daƙile wani hari da ‘yan tada kayar baya na Boko Haram suka kai wani sansanin soji da ke Buni Yadi, a ƙaramar...