

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da...
Rundunar Sojin kasar nan ta tabbatar da hallaka wasu manyan kwamandojin ’yan ta’adda tare da sama da mayaƙa 50 a hare-haren sama da aka kai a...
Majalisar wakilan Nijeriya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro su kara kaimi wajen ceto dalibai da malamai da aka sace a jihohin Oyo da Borno,...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da kisan aƙalla mutane 17 da ‘yan bindiga suka yi a ƙauyen Dangulbi da ke...
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, , ya tabbatar wa malamai da iyalan waɗanda aka sace cewa gwamnati na ci gaba da aiki tare da hukumomin tsaro...
Majalisar Dattawan Najeriya ta yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamai da aka yi a jihar Oyo, tana mai bayyana lamarin a matsayin mummunan hari ga...
Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya DSS ta kama mutum biyar ciki har da suka haɗa da ’yan ƙasar Nijar biyu, waɗanda ake zargi da safarar...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, ta bukaci gwamnatin tarayya da jami’an tsaro su dauki matakan gaggawa domin kawo karshen yawaitar sace yara a kasar nan. Shugaban...
Dakarun Soji na Operation HADIN KAI sun dakile wani harin Boko Haram da ISWAP suka kai a Gajibo da ke jihar Borno tare da cafke masu...