Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad Usaini Gumel ya gargadi jami’an rundunar da su kauce wa aikata duk wani laifin karbar cin hanci da rashawa...
Rundunar sojin Nijeriya karkashin dakarun bataliya ta 114 da ke aiki a karamar hukumar Goza ta jihar Borno, ta samu nasarar kubutar da karin daliba 1...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, ta bankado wani waje a jihar Adamawa da ake hada maganin Akuskura da ya ke jefa mutane...
Wasu mutane da ake zargin yan kungiyar asiri ne sun kwakwalewa wani Almajiri mai suna Yusuf Idanu a dajin kusa da garin Shuwarin dake yankin...
Ɗaliban nan Mata biyu da yan bindiga suka sace a jami’ar gwamnatin tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara sun shaƙi iskar ‘Yanci, bayan shafe kwanaki...
Yayin da za’a gudanar da zaɓen cike gurbi a wasu sassan jihar Kano, rundunar ‘yan sandan jihar ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ababen hawa. Jami’in hulda...
Kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetta Allah ta sha alwashin daukar matakin shari’a a kan kungiyar ‘yan sa-kai a jihar Sokoto biyo zargin da ta yi mata...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a jihar Kano, ta ce, ta bada umarnin baza jami’anta su dubu daya da dari biyar yayin gudanar da bukuwan Easter....
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da hallaka barayin daji sama da 10 a wata musayar wuta tsakanin ‘yan bindigar da mutanen kauyen Kirtawa na...
‘Yan bindiga sun sace dalibai mata guda biyu na jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara. Rahotonni sun ce ‘yan fashin dauke da muggan makamai,...