

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da kisan aƙalla mutane 17 da ‘yan bindiga suka yi a ƙauyen Dangulbi da ke...
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, , ya tabbatar wa malamai da iyalan waɗanda aka sace cewa gwamnati na ci gaba da aiki tare da hukumomin tsaro...
Majalisar Dattawan Najeriya ta yi Allah-wadai da sace ɗalibai da malamai da aka yi a jihar Oyo, tana mai bayyana lamarin a matsayin mummunan hari ga...
Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya DSS ta kama mutum biyar ciki har da suka haɗa da ’yan ƙasar Nijar biyu, waɗanda ake zargi da safarar...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, ta bukaci gwamnatin tarayya da jami’an tsaro su dauki matakan gaggawa domin kawo karshen yawaitar sace yara a kasar nan. Shugaban...
Dakarun Soji na Operation HADIN KAI sun dakile wani harin Boko Haram da ISWAP suka kai a Gajibo da ke jihar Borno tare da cafke masu...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce sojojin kasarsa sun yi nasarar hallaka Mataimakin Shugaban Ƙungiyar ISIS na duniya da ke ɓoye a Najeriya. Trump ya ce...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta fara bincike da farautar wasu ‘yan bindiga da suka kashe wasu ma’aurata a kauyen Asarara da ke jihar Kebbi....
Rudunar ‘Yan Sandan kasar nan, ta bayar da umarnin gudanar da bincike kan zargin da ke alakanta wasu manyan jami’an ‘yan sanda biyu da bacewar Abubakar...