Rundunar tsaro ta Civil Defense a Jihar Kano ta bankado wasu maboyar man fetur guda uku adaidai lokacin da ake ci gaba da fuskantar karancinsa a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da kama wasu matasa biyu da suka sace wasu kananan yara biyu a karamar hukumar Ungogo tare da...
Kungiyar daliban hausawa ta Nijeriya shirya taron wayar da kan matasa kan illar shaye –shaye da bangar siyasa. Kungiyar ta bayyana hakan ne yayin wata zantawarta...
A ranar 5 ga Yuli ‘yan bindiga suka kai hari gidan Yarin Kuje Jami’an hukumar DSS sun cafke Tukur Mamu, a ranar 6 ga Satumba Gwamnatin jami’an...
Yan sanda sun kai dauki, sai dai maharan sun tsere gabanin zuwan su Bayan sace mutane 5 ‘yan bindiga sun kuma harbi wani a hannu ...
SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce ‘ gobarar bata shafi ofishin kwamishin ‘yan Sandan da kuma dakunan da ake ajiye masu laifi’. Wanda ya ce ‘ana...
Gobara data tashi a sharkwatar rundunar yan sanda ta Bompai, karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano ta yi sanadiyar lakume kadarorin miliyoyin nairori. Wani shaidan gani...
Iyalan wadanda masu garkuwa da mutane suka sace a jirgin kasan da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun fara gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amincewa gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ciyo bashin naira biliyan goma. Kuɗaɗen da za a ciyo bashin, za a yi...