

Rundunar sojin kasar nan sun kama mutane tara da ake zargi mambobin wata ƙungiyar ‘yan bindiga ne a jihar Plateau. Ana zargin su da hannu...
‘Yan sanda a Jihar Rivers sun kama wasu manyan masu garkuwa da mutan guda uku tare da ceto wasu da aka sace. An kama su ne...
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu, yayin da rahotanni ke cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga sun bai wa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta shirya domin ƙarfafa sojojin kasar da ke yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a faɗin ƙasar....
Ƙungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan karuwar sace mutane a Najeriya, inda ta ce an sace akalla mutane 1,100 tsakanin...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta ƙara ƙaimi wajen ƙarfafa tsaro domin daƙile ayyukan ‘yan bindiga da sauran laifuka a jihar. Kwamishinan ‘yan sandan...
Wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne sun kai hari a ƙauyen Awapul da ke ƙaramar hukumar Chibok a jihar Borno. Rahotanni sun ce maharan...
Rundunar sojin kasar nan sun dakile wani hari da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai a ƙaramar hukumar Shendam ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta ƙara tsaurara matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Easter. Kwamishinan ‘yan sanda CP...
Mutane akalla 11 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da gidaje 50 suka ƙone sakamakon rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege...