Gwamnatin jihar Katsina za ta sayo harsasai domin tallafa wa jami’an tsaro wajen yakar ƴan fashi da masu aikata laifuka a jihar. Cikin Wata sanarwa da...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA, shiyyar Kano, ta ce tana samun gagarumin nasara a yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi a...
Yan bindiga sun kai hari a wani shingen bincike na ’yan sanda da ke jihar Kogi, inda suka kashe wasu jami’an tsaro tare da wani mutum...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta ce, ta gano wasu Mata da ake zargin ana ƙoƙarin yin safararsu zuwa wasu ƙasashe domin neman kuɗi. Mataimakin...
Shugaban mulkin sojin Sudan ya yi watsi da kiran da Amurka ta jagoranta na tsagaita wuta na wucin-gadi ta yadda za a ci gaba da tattaunawar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta kama wasu masu mutane 6 masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a wani wurin da ake hakar ma’adanai da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wani mutum da ya ke yin ƙarya da cewa shi soja ne tare da wasu matasa biyu da ake...
Rundunar ’yan sandan jihar Jigawa ta ce, ta samu nasara wajen kama wasu da ake zargi da satar shanu da tumaki, tare da kwato dabbobi da...
Rundunar yan sandan jihar kano ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargi da yunkurin kashe kansa ta hanyar hawa saman wani dogon karfe da...
Kotun tafi-da-gidanka ta hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA da ke sauraron shari’ar masu karya dokokin hanya, ta ayyana wani direba mai...