

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a...
Majalisar Dokokin Amurka ta bukaci Ma’aikatar Tsaron kasar (Pentagon) ta yi bayani kan hare-haren saman da Amurka ta kai a Najeriya a ranar 25 ga Disamba,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani matashi Hassan Umar Gwammaja mai shekaru 26, kan zargin garkuwa da wani yaro don neman kuɗin...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta bayyana cewa hare-haren jiragen yaki da ta kai sun lalata maboyar ‘yan ta’adda a yankin Southern Tumbuns da ke Jihar...
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu. An cimma...
Rundunar sojin kasar nan sun kama mutane tara da ake zargi mambobin wata ƙungiyar ‘yan bindiga ne a jihar Plateau. Ana zargin su da hannu...
‘Yan sanda a Jihar Rivers sun kama wasu manyan masu garkuwa da mutan guda uku tare da ceto wasu da aka sace. An kama su ne...
Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda ya buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu, yayin da rahotanni ke cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga sun bai wa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta shirya domin ƙarfafa sojojin kasar da ke yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a faɗin ƙasar....
Ƙungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan karuwar sace mutane a Najeriya, inda ta ce an sace akalla mutane 1,100 tsakanin...