

Rundunar ’yan sandan jihar Borno ta ce jami’anta sun gano wani gurneti a kan wani murfin magudanar ruwa a yankin...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun lalata sansanonin kungiyar IPOB guda uku tare da kwato makamai da abubuwan fashewa a jihar Anambra. Ta cikin...
Rundunar Sojin kasar nan, ta ce dakarunta sun hallaka ’yan ta’adda sittin da biyar tare da kubutar da mutane talatin da hudu da aka yi garkuwa...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Whirl Stroke tare da haɗin gwiwar jami’an tsaron al’umma na jihar Benue sun kashe wasu da ake zargin...
Dakarun Operation FANSAN YAMMA da ke aikin haɗin gwiwa a Arewa maso Yamma sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su, tare da kwato...
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya miƙa godiyarsa ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da jami’an tsaron Najeriya bisa nasarar ceto ɗalibai da malamai da aka...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna farin ciki kan ceto ɗalibai da malamai da aka sace daga makarantu a ƙaramar hukumar Oriire da ke Jihar...
Dakarun Rundunar Operation Haɗi Kai sun ceto mutane 2 da aka sace tare da kama wasu da ake zargi da kai wa ‘yan ta’adda kayayyaki a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wani taron tsaro a Fadar sa da ke Abuja da yammacin Alhamis din makon nan tare da manyan hafsoshin...
Tsohon mai magana da yawun rundunar tsaron Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe ya rasu a hannun ’yan bindiga a jihar Katsina. Gwamnatin Katsina ce ta tabbatar...