

Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, ta bukaci gwamnatin tarayya da jami’an tsaro su dauki matakan gaggawa domin kawo karshen yawaitar...
Dakarun Soji na Operation HADIN KAI sun dakile wani harin Boko Haram da ISWAP suka kai a Gajibo da ke jihar Borno tare da cafke masu...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce sojojin kasarsa sun yi nasarar hallaka Mataimakin Shugaban Ƙungiyar ISIS na duniya da ke ɓoye a Najeriya. Trump ya ce...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta fara bincike da farautar wasu ‘yan bindiga da suka kashe wasu ma’aurata a kauyen Asarara da ke jihar Kebbi....
Rudunar ‘Yan Sandan kasar nan, ta bayar da umarnin gudanar da bincike kan zargin da ke alakanta wasu manyan jami’an ‘yan sanda biyu da bacewar Abubakar...
Hukumar da ke yaƙi da kwacen waya ta Anti Phone Snatching ta sanar da dakatar da ayyukanta baki ɗaya a faɗin jihar Kano, sakamakon abin da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutum uku da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa wasu maza biyu a...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a harbin da ya yi sanadiyyar mutuwar...
Majalisar Dokokin Amurka ta bukaci Ma’aikatar Tsaron kasar (Pentagon) ta yi bayani kan hare-haren saman da Amurka ta kai a Najeriya a ranar 25 ga Disamba,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani matashi Hassan Umar Gwammaja mai shekaru 26, kan zargin garkuwa da wani yaro don neman kuɗin...