Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci kwamishinan ƴan sanda da ya janye dokar hana zirga-zirga ta awanni...
Kungiyar manoma ta Nijeriya (AFAN) tayi kira ga gwamantin tarayya da ta samar da tsaro da kuma wadata manoman hadi da saukaka farashin taki da...
Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, yayi kira da hakimai da dagatai da masu unguwanni dasu bawa sabon kwamandan hukumar Civil Defence hadin kai domin...
Sabon babban hafsan sojin ƙasa na Nijeriya Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya kama aiki a matasayin babban hafsan sojin ƙasa na 23, inda ya yi alkawarin...
Hukumar yaki da fasakwauri ta Nijeriya Customs, ta cafke tarin kwayar nan ta Tramadol da kudinta ya haura sama da biliyan daya a filin jirgin saman...
Wata kungiya da ke rajin yaki da masu kwacen waya a Kano ta zargi rashin aikin yi a tsakanin matasa a matsayin abinda ke haddasa karuwar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa, ta kama wani magidanci mai suna Aminu Abubakar, dan shekaru 56, bisa zarginsa da dukan tsohuwar matarsa mai shekaru 38 da...
Rundunar ‘Yan sandan jihar Kano ta ce, ta samu nasarar kama wasu matasa 27 bisa zargi su da aikata fashi da kwacen waya ta hanyar amfani...
Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad Usaini Gumel ya gargadi jami’an rundunar da su kauce wa aikata duk wani laifin karbar cin hanci da rashawa...
Rundunar sojin Nijeriya karkashin dakarun bataliya ta 114 da ke aiki a karamar hukumar Goza ta jihar Borno, ta samu nasarar kubutar da karin daliba 1...