Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na shirin yin ganawar gaggawa da manyan hafsoshin tsaro dangane da halin da ake ciki...
Dakarun sojin Najeriya sun daƙile wani hari da ‘yan tada kayar baya na Boko Haram suka kai wani sansanin soji da ke Buni Yadi, a ƙaramar...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana Kano a matsayin jiha ta biyu a matsayin jahohin Najeriya da ke da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu bata gari da suka shigo da miliyoyin kudi Jihar na jabu domin amfani dasu wajen Damfarar...
An gudanar da zana’izar wasu mutane biyu da suka rasa ransu a daren jiya Lahadi sakamakon faɗan daba a yankin unguwannin Yakasai da Rimi da Kofar...
Gamayyar ƙungiyoyin Arewa watau CNG, ta yi watsi da kiran da tsagin marasa rinjaye na majalisar wakilai suka yi na neman sakin shugaban haramtacciyar ƙungiyar masu...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar KAROTA, za ta baza jami’anta guda 1,500 domin sanya ido a shagulgulan bikin Sallah. Hukumar ta bayyana...
Rundunar tsaro ta Civil Defense shiyyar Kano, ta kama wani matashi da ake zarginsa da yin ɓadda kama ta hanyar yin shigar mata yana ƙoƙarin shiga...
Babban hafsan sojin kasa, Janar Christopher Musa, ya bayar da tabbacin cewa nan ba da jimawa ba matsalar rashin tsaro da ke kawo cikas ga zaman...
Gamayyar Kungiyoyin Ɗalibai na Arewacin Najeriya “CNG” Ta ɓuƙaci gwamnatin Jihar Zamfara da gwamnatin tarayya da tayi ƙoƙarin kuɓutar da Daliban Jami’ar Tarayya Gusau da aka...