Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Yadda Coronavirus ta samo asali – Dr, Bashir Getso

Published

on

Shugaban Kwalejin koyar da aikin tsafta ta Jihar Kano School of Hygiene Dakta Bashir Bala Getso, ya bayyana cewa cutar Corona ta samo asali ne daga haduwar wasu kwayoyin cututtuka masu raunana garkuwar jikin dan adam.

Dakta Bashir Bala Getso ya bayyana hakan ne jim kadan bayan kammala shirin Barka da Hantsi na nan tashar Freedom Radio, da ya tattauna kan yadda cutar ke kara yaduwa a kasar nan.

Ya ce cutar na farawa ne daga alamomin mura da sarkewar numfashi, sannan kuma idan har kwayar cutar ta fita daga jikin dan adam ta kan shafe tsawon mintuna talatin kafin ta mutu.

Dakta Bashir Bala Getso ya kara da cewa, cutar ba ta numfashi ake daukarta ba, tana kama dan adam ne ta hanyar taba wasu sassan jiki da hannun da ke dauke kwayoyin cutar.

Ya kuma daukar matakan kare yaduwar ne kadai zai taimaka wajen dakile ta, kamar yadda aka gani a kasar China.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!