Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Covid-19: Za’a rufe kotunan kasar nan daga gobe Talata

Published

on

Babban jojin Najeriya justice tanko Muhammad ya bada umarnin rufe dukkan kotunan kasar nan daga gobe Talata awani mataki na ya ki da cutar Corona da kasar nan ke yi.

Rahotanni sun bayyana cewa a yammacin yau ne Justice Tanko Muhammad ya bada sanarwar rufe kotunan.

A yau ne dai aka samu mutum na farko a kasar nan da ya rasa ransa sanadiyyar cutar ta Corona, inda sama da mutane Talatin ke dauke da cutar a fadin kasar nan.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!