Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Musulmai za su yi azumi kan Coronavirus

Published

on

Kungiyar limaman addinin musulunci na jihar Ogun sun shirya gudanar da addu’o’I da yin azumi kan samun waraka daga cutar COVID-19 na kwanaki uku.

Azumin wanda kungiyar tace za’a fara daga gobe Talata a cewar babban sakataren kungiyar Imam Tajudeen Adewunmi.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewar, kungiyar wacce aka fi sani da Rabidah z ata yi amfani da kwanaki masu alfarma na watan Sha’abban don yin Azumin kasancewar an samu barkewar cutar ta Corona a jihar Ogun.

Allah madaukakin sarki ne yake son nuna ikon sa kan yadda cutar ke ruruwa kuma da karfin sa ne komai za’a sami sauki cikin yarda Allah, a cewar kungiyar.

Akan haka ne kungiyar ta yi addu’ar Allah ya kawo kare kasar nan daga Annobar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!