Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

COVID-19 Vaccine: Za a bai wa ‘yan wasan da zasu Tokyo Olympic 2020 kulawa ta musamman – Oladapo

Published

on

Babban sakataren kwamitin Olympic na kasa Olabanji Oladapo, ya ce, za a bai wa ‘yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle da suka samu damar zuwa gasar Olympic ta 2020 da za a gudanar a birnin Tokyo dake kasar Japan, kulawa ta musamman idan an fara raba allurar rigakafin cutar Korona.

Za dai a dawo cigaba da gasar a ranar 23 ga watan Yuli mai zuwa bayan da aka dage gasar tsawon shekara guda sakamakon bullar cutar.

Rahotanni na kuma cewa, akwai alamun za a kara dage gasar duba da yadda cutar ta Korona ta kara kamari a wasu kasahe a duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!