Connect with us

Labarai

Da ɗumi-ɗumi: An naɗa sabon shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa

Published

on

Jam’iyyar PDP ta nada Yemi Akinwonmi a matsayin sabon shugaban ta na kasa.

Yemi Akinwonmi wanda shi ne mataimakin shugaban jam’iyyar reshen kudancin kasar nan.

Mai magana da yawun jam’iyyar ta PDP Kola Ologbondiyan ne ya sanar da nadin nasa jim kadan bayan wata ganawar sirri da kwamitin ta na kasa yayi yau a Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!