Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Da dumi-dumi: Majalisar dokoki ta yi watsi da rahoton kwamitinta na harkokin addinai

Published

on

Majalisar dokokin Kano ta yi watsi da rahoton da kwamitinta na harkokin addinai ya gabatar kan sunayen mutanen da Gwamna Abba Kabir Yusif ya tura mata don tantancewa tare da sahale nada su a matsayin shugabannin hukumar Zakka da Hubusi da hukumar Shari’a.

Majalisar, ta dauki wannan matakin ne yayin zamanta na yau Litinin, karkashin jagorancin shugabanta Alhaji Jibril Isma’il Falgore.

Muna tafe da ci gaban wannan labarai.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!