Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Da dumi-dumi : Za’a bude makarantun boko a watan Agusta

Published

on

Ma’aikatar ilimi ta kasa ta bayyana cewar za’a bude makarantu Boko a ranar 4 ga wata mai kamawa na Agusta.

Ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan ne a shafin ta na Twitter bayan kammala ganawa da kwamshinoni ilimi na jihohi 36 na kasar nan da babban birnin tarayya Abuja da kungiyar shugabanin masu makarantu ta kasa ta kafar Internet.

A cewar sanarwar wadanda za su rubuta jarrabawar kammala sakandire ne kadai za su koma makarantar.

Ana kuma sa ran cewar, daliban za su fara rubuta jarrabawa a ranar 17 ga watan Agustan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!