Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Daga zuwa zance Bazawara ta samu juna biyu

Published

on

Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukunci ga wata mata mai suna Saude Yahya ‘yar asalin garin Utai a karamar hukumar Wudil, da ake zargi da hallaka jaririn da ta haifa.

Ana zargin Saude Yahya da samun juna biyu, daga wani bazawarin ta a lokacin da yake zuwa zance a soron gidan su.

Sai dai bayan da ta haife jaririn ne, sai ta makureshi har sai da ya rasa ransa sannan ta jefa shi acikin masai.

A zaman kotun na yau jumu’a Mai shari’a A.T Badamasi ya yanke wa Saude Yahya hukuncin daurin shekaru uku ko kuma biyan tarar naira dubu hamsin.

Cikakken labarin zai zo muku a shirin Inda Ranka na yau da karfe 9:30 na dare.

Karin labarai:

Hukumar NEMA ta ce ta karbo yan Nijeriya 141 da wasu mata 11 mata dauke da juna biyu daga kasar Libya

Asalin cutar Tamowa na afkuwa ne tun kafin a haifi jariri- Likita

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!