Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dakarun Operation Sahel Sanity sun kashe ‘yan bindiga a Zamfara

Published

on

Dakarun operation Sahel Sanity na rundunar sojin kasar nan da ke aikin samar da tsaro a yankin arewa maso yammacin kasar nan, ta ce, ta kashe wasu ‘yan bindiga guda uku a jihohin Katsina da Zamfara.

A cewar rundunar ta kuma kama wasu mutane goma da ake zargin ‘yan bindiga ne da kuma masu kai musu tsegumin abinda ke faruwa a gari.

Mai magana da yawun dakarun kasar nan da ke bakin daga, Burgediya janar Bernard Onyeuko ne ya bayyana haka, ta cikin wata sanarwa da ya fitar a garin Katsina.

Sanarwar ta ce, a ranar goma sha shida ga wannan wata ne dakarun na Operation Sahel Sanity yayin wani rangadi a dajin Dumburum suka kashe ‘yan bindigar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!