Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan da suka sanya Buhari ya ce gwamnatoci ba zasu iya sarrafa ma’adanai ba

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce gwamnatocin jihohin kasar nan ba zasu iya sarrafa ma’adinan da ke shimfide a jihohin su ba.

Ministan ma’adanai da bunkasa Tama da karafa, Olamilekan Adegbite, ne ya bayyana hakan a wani taron wayar da kai da ya hadar da kwamishinonin shari’a dana ma’adanai da  muhalli na shiyyar Arewa ta tsakiya da suka gudanar a Abuja

Adegbite ya kuma ce ana amfani da kudaden da ake samu daga wani sashe na man fetur a kasar nan don cigaban Najeriya baki daya.

Ya kuma ce yanzu haka Najeria hankalin ta ya fara karkata ga bunkasa bangaren ma’adanai domin samar da kudaden shiga don amfanin kasar nan yadda ya kamata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!