Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Wasu ‘yan bindiga sun kashe malamin Jami’a a Abuja

Published

on

Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a ko waye ba sun hallaka wani malami a jami’ar tarayya ta Birnin Kebbi a jihar Kebbi Abdullahi Abubakar Dakingari.

‘Yan bindigar sun harbe shi ne a unguwar Life Camp Quarters da ke birnin tarayya Abuja da karfe 10:30 na daren llarabar da ta gabata, lokacin da ya je duba mahaifinsa da ke kwance a asibiti a Abuja.

Wani dan uwan mamacin mai suna Abubakar Mu’azu Dakingari ya shaidawa jaridar Daily Trust cewa marigayin ya rasu yana da shekaru 38, kuma ya bar mace guda da ‘da daya.

Tuni aka binne Abdullahi Abubakar a garin Dakingari kamar yadda addinin musulunci ta tanada.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!