Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun zuba jarin Naira biliyan 120 a masaku da masana’antun jima – CBN

Published

on

Babban Bankin Kasa (CBN) ya ce ya zuba jarin Naira biliyan120 a harkokin masaku da masana’antun jima da sarrafa auduga.

Mataimakin gwamnan bankin na CBN, Mista Edward Lamatek Adamu ne ya bayyana hakan a jiya, ya yin da yake ganawa da masu ruwa da tsaki kan harkokin masana’antun sarrafa auduga  a Abuja.

Bankin na CBN ya kuma ce a shekarar nan da muke ciki bankin yana kokarin noman auduga tan 300,000 don inganta masana’antun tufafi a kasar nan.

Mista Edward Adamu ya kara da cewa, kokarin da aka yi, ya haifar da karuwar masana’antun sarrafa tufafi a Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!