Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Dokar masu bukata ta musamman za ta kare hakkinsu- Gwamna Ganduje

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce, da zarar dokar masu bukata ta musamman ta fara aiki za ta maganace matsalar cin zarafinsu.

Haka kuma y ace dokar ta masu bukata ta musamman za ta kare yancin su.

Kwamishinan ma’aikatar ayyuka na musamman ta jihar Kano Alhaji Kabir Muhammad Tarauni ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio.

Ya ce, tun bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta sahale dokar masu bukata ta musamman, aka fara nazarin yadda za a aiwatar da ita don amfanar mutane masu bukata ta musamman.

Ya kuma ce, a yanzu ana jiran gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kafa kwamitin kula da aiwatar dokar sannan ta fara aiki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!