Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ganduje- mun kammala biyan diyyar aikin gadar Dangi

Published

on

Gwamnatin jihar Kano tace ta kammala biyan dukkannin diyyar gidaje da shaguna daya dakatar da aikin Gadar Sama da kasa dake Titin Dangi dake nan Kano.

Kwamishin ayyuka da raya kasa na jihar Kano Alhaji Mu’azu  Magaji ne ya bayyana hakan yau lokacin fara rushe gidajen da aka kammala biyan diyyar cigaba da gudanar da aikin gadar kasa da dama na Dangi.

Agefe gudu kuma masu gunadanar da sana’oin su a guraran na cigaba da korafi kan yadda aka basu wa’adin kwana guda tak su kwashe kayayyakin su daga wajen don cigaba da aikin.

Gwamnatin tarayya bata gudanar da ayyukan tituna yadda ya kamata ba

Gwamnatin Kano zata cigaba da yada da’awa

Gwamnatin tarayya ta bada hutun Maulidi

A cewar kwamishinan Alhaji Mu’azu Magaji gwamnan kano Abdullahi Umar Ganduje na bukatar ganin aikin gadar ya kammala cikin kankanin lokaci.

Wakilin mu Abdulkareem Muhammad Abdulkareem Tukuntawa ya rawaito cewa, an dai rushe wasu daga cikin gedajen da aikin ya ratsu ta cikin su.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!