Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin tarayya ta bada hutun Maulidi

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ayyana litinin na makon gobe a matsayin ranar hutu domin bikin Maulidi da tunawa da ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu Salallahu Alaihi wasallam.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai na ma’aikatar kula da harkokin cikin gida Muhammed Manga.

Sanarwar ta ruwaito ministan cikin gida Ogbeni Rauf Aregbesola na ta ya al’ummar musulmin kasar nan murnar tunawa da ranar haihuwar ta fiyayyen halitta.

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kalaman da jam’iyyar PDP ke yi hutun shugaba Buhari

Babban jojin kotun tarayya ya fitar da jadawalin hutun manyan kotunan kasar nan

Oluremi Tinubu:ta bukaci da gwamnatin tarraya ta bada hutun kasa don baiwa jama’a damar karbar katin zabe

Ogbeni Rauf Aregbesola ya kuma bukaci al’ummar musulmi da su rika koyi da halayyar fiyayyen halitta Annabin tsira Muhammadu Sallallahu alaihi wasallam, wajen hakuri da kuma juriya da juna.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!