Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ganduje ya musanta zargin dakatar da Murtala Sule Garo

Published

on

Gwamnatin jihar kano ta ce wasikar da ke yawo a kafafen yada labarai cewa ta dakatar da kwamishinan Kananan hukumomi Alhaji Murtala Sule Garo ba gaskiya bane.

Hakan na cikin wata sanarwa da mashawarincin gwamman na musamman ka Kafofin sada zumunta.  Salihu Tanko Yakasai ya fitar.

Sanarwar ta kara dacewa wasikar dakatar da aikin ga kwamishinan dake yawo a kafafafen sada zumunta bata da tushi ballanta makama.

Ta cikin sanarwa Salihu Tanko Yakasai yace tuni jami’an yan sanda suka fara bincike domin nemo batagarin dake shirin tada zaune tsaye.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!