Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Ganduje: Za mu koyar da mata sana’o’in dogaro da kai

Published

on

Gwamantin jihar Kano ta ce zata bawa shirin koyar da mata sana’o’in dogaro da kai fifiko, la’akari da yadda suke bayar da gudun mowa wajen samar da cigaba da kuma gina rayuwar jama’a.

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje wanda ya bayyana hakan, lokacin da ya karbi bakuncin kungiyar Mata Yan jarida ta kasa karkashin jagorancin, Ife omowole, ya ce akwai bukatar a bawa mata kulawar da ta dace saboda irin gudun mowar da suke bayarwa wajen cigaban al’umma.

Tun farko a nata jawabin, sakatariyar kungiyar Ladi Bala ta sun kawo ziyarar ne fadar gwamnatin Kano a wani bangare na taron horar da Mata Yan Jarida akan kalubale da suke fuskan ta musamman ma yayin gudanar da aikin su

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!