Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zargin zamba: Baffa Babba ya ƙaurace wa zaman kotu

Published

on

Kotun majistare da ke Gidan Murtala, ta yi umarnin shugaban hukumar KAROTA Bappa Babba Ɗanagundi ya bayyana a gaban ta a zaman kotun na gaba, ko kuma ta ɗauki mataki a kansa.

Kotun ta sanya ranar 19 ga watan Oktoba mai zuwa domin ci gaba da sauraron shari’ar da masu baburan adaidata sahu suka shigar a kan Baffa Babban.

A zaman kotun na yau Dai Baffa Babba Ɗanagundi bai bayyana ba, inda lauyoyin sa suka ce suna da suka a kan gayyatar da aka yi masa.

Tun da farko dai direbobin baburan adaidata sahun sun yi ƙarar Baffa a kotun, bisa zargin ya yi musu zamba cikin aminci.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!