Connect with us

Labarai

Ghana ta karbi ‘yan Najeriya da Amurka ta kora

Published

on

Ghana ta tabbatar da isowar kashin farko na ‘yan Yammacin Afirka da aka kora daga Amurka a ƙarƙashin yarjejeniyar da ke tsakanin ƙasashen biyu.

Shugaba John Mahama, wanda ya tabbatar da hakan a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a fadar gwamnatin ƙasar Jubilee House ranar Laraba, ya ce mutum 14 ne jirgin sama ya kai ƙasar a wani ɓangare na yarjejeniyar.

Yawancinsu ‘yan Nijeriya ne, yayin da ɗaya daga cikinsu ɗan ƙasar Gambiya ne.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!