Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

Gidaje da gonaki sama da dubu 50 ne suka lalace a Jigawa – SEMA

Published

on

Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Jigawa SEMA ta ce a kalla mutane ashirin ne suka rasa rayukan su yayin da gidaje da gonaki sama da dubu hamsin suka lalace a jihar Jigawa sakamakon mamakon ruwan sama a makon jiya.

Sakataren hukumar Yusuf Sani Babura ne ya bayyana hakan a jiya Litinin lokacin da ya ke bada rahoton yadda aka samu annobar ta ambaliyar ruwa a daminar bana.

Yace ambilayr ruwa daya ce daga cikin kananan hukumomin sha bakwai cikin ashirin da bakwai da aka yi hasashen samun ambaliyar ruwa a jihar Kano wanda kuma yayi sanadiyyar lalata matsunan al’umma da dama.

Hukumar ta kuma ce a damunar bana a kalla gidaje da gonaki dubu hamsin ne ruwa yayi sanadiyyar su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!