Connect with us

Labarai

Gwamna Abba Kabir ya dauki daliban da suka kammala karatu a Cyprus aiki

Published

on

Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya dauki daliban da gwamnatin Kano ta kai su karatu kasar Cyprus su 84 aiki.

 

Gwamnan ya bayyana hakan ne da yammacin Alhamis din makon nan yayin da ya ke mika musu shaidar kammala karatu a dakin taro na Coronation da ke gidan gwamnati.

 

Daliban dai, sun kammala karatun tun a shekarun baya, amma ba su samu karbar shaidar kammalawa ba saboda rashin biyan cikon kudaden karatunsa, wanda gwamnan ya kammala biya a kwanakin baya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!