Connect with us

Labarai

Gwamna Zulum ya sauke dukkan Kwamishinoninsa

Published

on

Gwamnan jihar Borno Farfesa  Babagana Umara Zulum, ya sauke dukkanin kwamishinoninsa daga mukamin su.

 

Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da sakataren gwamnati Bukar Tijani ya fitar, ya na mai bayyana cewa Gwamnan ya dauki matakin ne domin bai wa duk mai bukatar tsayawa wata takara ta  siyasa dama.

 

Haka kuma, gwamnan ya yaba musu bisa aikin da suka yi, tare da yi musu fatan alheri a abubuwan da suka saka a gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!