Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

Gwamnatin jigawa na yi wa ma’aikata rijista a shirin asusun kiwon lafiya

Published

on

Gwamnatin jihar Jigawa, ta fara yi wa ma’aikatan jihar rijistar shirin Asusun kiwon Lafiya bayan sanya hannu kan dokar shirin da gwamnan jihar Alhaji Muhd Badaru Abubakar ya yi, tun a bara.

Babban Sakataran zartarwar hukumar asusun kiwon Lafiya ta jihar Jigawa Dr. Nura Ibrahim Salisu ne ya bayyana haka ga manema labarai, jim kadan bayan fara yin aikin rijistar a gidan Gwamnatin jihar Jigawa.

Ku saurari wakilinmu daga Dutsen Jihar Jigawa Muhd Aminu Umar Shuwajo a cikin jerin labaru na nan gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!