Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari na jagorantar taron majalisar zartarwa

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana jagorantar taron majalisar zartaswa ta kasa a Abuja.

Rahotanni sun ce kafin fara taron sai da aka gudanar da shiru na ‘yan mintuna don karrama mahaifin gwamnan jihar kwara kuma lauya na farko a arewacin kasar nan Alhaji Abdulganiyu Abdurrazak wanda ya rasu a baya-bayan nan a birnin tarayya Abuja.

A makon jiya ne dai mahaifin na gwamnan jihar Kwara ya rasu bayan fama da wata gajeruwar rashin lafiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!