Connect with us

Labarai

Gwamnatin jihar Taraba ta sanar da rufe makarantun kawana sakamakon satar dalibai

Published

on

Gwamnatin jihar Taraba a Najeriya ta umarci dukkan makarantun sakandare, na gwamnati da masu zaman kansu na kwana da su gaggauta tura ɗalibai gida saboda ƙarin matsalar tsaro a fadin ƙasar nan.

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Kwamishiniyar Ilimi ta Jihar, Dr. Augustina Godwin, ta fitar a madadin Gwamna Agbu Kefas.

 

Hakan dai ya biyo bayan yawaitar sace sacen-sacen dalibai da ya ke cigaba ta ta’azzara musamman a arewacin kasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!