Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta ƙaddamar da kwamitin gano musababbin rashin zuwan wasu yaran Makaranta

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta.

Kwamishinan ma’aikatar Ilimi na jihar Dakta Ali Haruna Makoda ne ya kaddamar da kwamatin mai Mambobi 18.

Ya ce, kwamatin zai samar da wata hanya ta musamman da za a rika koyar da dalibai sana’o’in Dogaro da kai kamar yadda Daraktan sashin yada labarai na ma’aikatar Balarabe Abdullahi Kiru yai Karin haske akai.

Ta cikin wata sanarwa da Daraktan sashen yaɗa labarai na ma’aikatar Ilimi Balarabe Abdullahi Kiru ya fitar ya ce, mai bai wa gwamnan Kano shawara kan bunkasa Ilimi Alhaji Haladu Muhammad ne zai jagoranci kwamatin wajen gudanar da binciken.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!