Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta yaba da shirin kasar Jamus na tallafa wa manoman shinkafa

Published

on

Gwamnatin Jihar Kano, ta yaba da shirin gwamnatin kasar Jamus na tallafa wa manoman shinkafa kimanin mutane dubu goma sha biyu.

 

Kwamishinan harkokin Noma na Kano Dakta Danjuma Muhamud, ne ya bayyana haka a zantawarsa da wakilinmu Nura Bello.

 

Ya ce, gwamnatin Kano za ta yi tsayin daka wajen tabbatar da cewa al’ummar da aka yi wannan shiri dominsu sun amfana yadda ya kamata.

 

Haka kuma ya kara da cewa, tallafin zai taimaka wajen bunkasa harkar noma da rage talauci da kuma kara samar da abinci.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!