Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin kano zata tallafawa Almajirai da sanaoin dogaro da kai

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta yi hadin gwiwa da babban bankin kasa CBN domin samun rancen kuɗin da za ta sayi na’urar cirar kuɗi ta P.O.S a fadin jihar.

Tsohon sakataren gwamnatin Kano Alhaji Rabi’u Sulaiman Bichi, wanda kuma ya wakilci gwamnatin Kano a wajen taron wayar da kan malaman tsangaya.

Ya ce, za a ranci kuɗin ne wajen tallafawa dukkanin makarantu na tsangaya a jihar Kano, ta hanyar samarwa da ɗaliban sana’o’in dogaro da kai.

A cewar sa, gwamnatin ta kirkiro da tsarin ne domin a rage yawaitar barace barace a kan tituna.

Alhaji Sulaiman ya kuma ce, gwamnatin ta hada kai da babban bankin ƙasa domin a bude wuraren cire kudi ta cikin sauki ba sai mutun yaje banki ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!