Connect with us

Labarai

Gwamnonin PDP sun amince Tanimu Turaki a matsayin ɗan takarar shugaban kasa a 2027

Published

on

Gwamnonin jam’iyyar PDP na arewacin Najeriya, sun amince da tsohon Ministan Harkokin Shari’a, Alhaji Tanimu Turaki, a matsayin ɗan takarar da suke goyon baya a zaben shugaban kasa na jam’iyyar mai zuwa.

Wannan matsaya ta fito ne bayan taron da gwamnonin yankin suka gudanar, inda suka jaddada bukatar su hada kai domin tabbatar da cewa yankin Arewa ya samu cikakken wakilci a cikin jam’iyyar.

Wasu daga cikin gwamnonin sun bayyana cewa Tanimu Turaki mutum ne mai kwarewa da gogewa a harkokin mulki, kuma yana da nagartar da za ta iya hada kan mambobin jam’iyyar PDP a fadin kasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!