Connect with us

Labarai

Har yanzu Atiku dan jam’iyyar PDP ne- Ibrahim Dankwambo

Published

on

Tsohon gwamnan jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, Ibrahim Dankwambo, ya ce, har yanzu tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abububakar, dan jam’iyyar PDP ne duk da komawar da yayi jam’iyyar hadaka ta ADC.

 

Da ya ke jawabi yayin taron masu ruwa da tsaki da ya gudana na jam’iyyar a Gombe a daren jiya Lahadi, Dankwambo ya bayyana Atiku a matsayin jagora wanda darajar sa ba zata taba canjawa ba.

 

Dankwambo ya kuma yaba da irin gudunmawar da shugabannin arewa ke bayarwa, musamman mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Namadi Sambo.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!