Connect with us

Labarai

Harkokin tsaron Najeriya na ƙara tabarbarewa- Rahoto

Published

on

Wani sabon rahoto ya bayyana cewa halin tsaron Najeriya ya ƙara tabarbarewa a cikin shekara guda da ta gabata, sakamakon hare-hare da aka rika kai wa ofisoshin ‘yan sanda, wuraren bincike a jihohi daban-daban na ƙasar.

 

Rahoton ya ce hare-hare sun yi sanadin halaka jami’an ‘yan sanda da dama, da aka kona ofisoshi, tare da  kwace makamai, kana aka saki wadan da ake tsare da su.

 

Jaridar Daily Trust, ta ruwaito cewa, akalla jami’an ‘yan sanda 45 ne suka rasa rayukan su a cikin shekara guda sakamakon hare-hare kan ofisoshin ‘yan sanda, wuraren bincike a  Borno, Kwara, Enugu, Kano, Jigawa, Bauchi, Plateau, Kogi, Taraba, Benue, Zamfara, Niger, Edo, Kaduna da Oyo.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!