Connect with us

Labarai

Hutun karshen shekara : Hotunan dawowar Ganduje daga Dubai

Published

on

A daren  jiya Laraba ne  6 ga watan Janairun sabuwar shekara  gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sauka A filin sauka da Tashin Jirgi na Malam Aminu Kano.
Ganduje ya dawo ne daga ziyara hutun karshen shekara da ya yi a Hadaddiyar daular larabawa Dubai.
Gwaman Ya samu Tarba daga Mataimakin Sa Dr. Nasiru Yusif Gawuna, Kwamishinoni, Masu bawa Gwamna Shawara tare da Sauran Manyan Jami’an Gwamnati.
Hotuna daga
Muhd Mukhtarr Danfillo
S.A Media Promotion I To Governor Of Kano State

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!