Connect with us

Labarai

Hukumar karɓar korafi da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano, ta ce za ta hukunta masu sakaci a aiki

Published

on

Hukumar karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano, ta ce za ta hukunta duk wani ma’aikaci da ya yi sakaci ko kin bin doka a bakin aiki.
Shugaban hukumar Comr. Sa’idu Yahaya ya bayyana haka ne yayin ziyarar ba-zata da ya kai a Asibitin Murtala Muhammad da Sakatariyar Karamar Hukumar Dala da Makarantar Aminu Kano (Legal).
Ya kuma yaba da ƙwazon ma’aikatan Asibitin Murtala, musamman a sashen haihuwa da na gaggawa, sai dai ya koka da ƙarancin manyan ma’aikata a Dala da Legal.
Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!