Connect with us

Labarai

Hukumar KAROTA na neman wani Direba Ruwa a Jallo

Published

on

Kotun tafi-da-gidanka ta hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA da ke sauraron shari’ar masu karya dokokin hanya, ta ayyana wani direba mai suna Bashir Fagge, a matsayin wanda ake nema bayan ya  tsere daga zaman kotu.

 

Hakan na cikin wata sanarwa mai dauke da sakon murya da mai magana da yawun hukumar Abubakar Sharada ya fitar.

 

Kotun tafi-da-gidanka din ta KAROTA ta fara yin aiki ne a yan kwanakin nan domin hukunta masu karya dokokin hanya a Kano, sakamakon yawaitar irin wannan laifi da ke janyo asarar rayuka da dukiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!