Connect with us

Kiwon Lafiya

Hukumar NCDC ta tabbatar da mutuwar mutane 166 sakamakon cutar Lassa

Published

on

Hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC, ta tabbatar da mutuwar mutane 166 sakamakon cutar Lassa daga ranar 1 ga watan Janairu zuwa 14 ga watan Satumban bana.

 

Rahoton da NCDC ta fitar, ya nuna cewa cutar ta Lassa ta ci gaba da addabar wasu jihohi inda aka ruwaito sabbin kamuwa da cutar a lokuta daban-daban.

 

Hukumar ta kuma yi kira ga jama’a da su ci gaba da kiyaye dokokin tsafta, da yin amfani da abinci da aka rufe sosai, tare da guje wa hulɗa da beraye, wadanda ake ganin su ne manyan hanyoyin yada wannan cuta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!