Connect with us

Labarai

Mun kama masu safarar kwayoyi 19 a Filin Jirgi na Kano a 2025- NDLEA

Published

on

Hukumar Hana Sha da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, reshen Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, ta ce daga farkon shekarar 2025 zuwa yanzu ta kama mutane 19 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.

Kwamandan NDLEA mai kula da Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa a Kano, Adamu Karami, ne ya bayyana hakan yayin wata hira da Freedom Rediyo.

Hukumar ta bayyana cewa daga cikin waɗanda aka kama akwai wata mace ’yar ƙasar Indiya, wadda ake zargin ta da safarar hodar iblis mai nauyin kilogram 11, adadin da ya fi kowanne yawa da aka taɓa kama a tarihin Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!