Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Hukumar Shari’a ta Kano ta ce ta Samar da kalandar Muslunci ta shekarar nan guda dubu 20

Published

on

Hukumar Shara’a ta jihar kano ta ce gwamnatin jihar Kano ta samar da sabuwar kalandar Muslunci ta wannan shekarar sama da dubu Asirin domin rabawa ga al’ummar jihar da masallatai da sauran bangarori da suka shafi addinin musulunci

Mukaddashin hukumar Shara’ar na Kano Dakta Gwani Yusha’u Abdullahi Bichi ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai kan yadda gwamnatin kano take yunkuri wajen samar da duk wani abu da ya dace ga wannan hukumar domin ƙara martabar hukumar.

Ka zalika Gwani Yusha’u ya ce hukumar shara’a ta jihar Kano tana gudanar da ayyukan ta da suka haɗar da shiga yankuna domin musuluntar da al’umma da kuma sasanci ga dukkan abin da ya shafi addini musamman harkar Aure da jagorancin musabaƙa da gwamnati ke yi.

Haka kuma yace za’a suna yabawa da yadda wannan gwamnatin ta tsaya wajen ganin an samarwa da wannan hukuma duk wani abu da take muƙata musamman harkar kalandar Muslunci

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!