Connect with us

Labarai

Hukumar tsaro ta DSS a Najeriya ta sallami jami’anta dari da goma sha biyar daga aiki

Published

on

Hukumar tsaro ta DSS ta ce ta sallami wasu jami’anta dari da goma sha biyar daga aiki.

 

A cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X, a ranar Talata, DSS ta bukaci al’umma su kaucewa mu’amala da jami’an a matsayin wakilan hukumar.

 

Bayanan mutanen da hukumar ta fitar sun nuna cewa an kore su ne tsakanin shekarar 2024 zuwa 2025.

 

Matakin na zuwa ne bayan da a watan Oktoban da ya gabata hukumar ta kama wasu tsoffin jami’anta biyu bisa zargin amfani sa sunan hukumar suna damfarar mutane.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!