Connect with us

Labarai

INEC ta ja kunnen masu mallakar rijistar zabe fiye da 1

Published

on

Hukumar zabe mai zaman kanta Najeriya INEC shiyyar Kano, ta ja kunnan mutanen da suka san suna da rijistar zabe da su guji zuwa domin sake yin wata.

Mai magana da yawun hukumar ta INEC shiyyar Kano Nahila Bello Dandago, ce ta bayyana hakan a zantawarta da wakilinmu Abubakar Tijjani Rabi’u.

 

Ta kuma bayyana cewa, duk wanda ya mallaki katin yin zaben guda biyu, to zai rasa katin nasa gaba daya.

 

Haka kuma, ta kara da cewa, duk a inda mutum ya ke a fadin Najeriya zai iya yin Rijistarsa kuma ya karbi katin a karamar hukumarsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!