Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sama da mutane miliyan 3 sun yi rijistar katin zaɓe cikin mako 9 – INEC

Published

on

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta ce, mutane sama da miliyan 3 ne suka yi rijistar zaɓe a cikin mako 9 bayan dawo da ci gaba da yin katin a ƙasar nan.

INEC ta bayyana hakan a wani rahoto da ta fitar a Abuja, inda ta ce, mutane miliyan 3 da dubu dari 325 da dari 741 ne suka yi ristar a cikin mako 9.

Hukumar ta kuma ce, a rahoton da ta tattara ya nuna cewa mafi yawa daga cikin mutanen sun buƙaci a sauya musu bayanan su, yayin da wasu suka buƙaci a basu katin na din-din-din da sauran ƙorafe-ƙorafe.

A cewar INEC, mutane dubu 230 sun yi rijisatar ta Internet, yayin da sama da mutane 139 suka je cibiyoyin yin rijistar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!