Connect with us

Labarai

INEC ta tura kayan zabe zuwa kananan hukumomi 21 na Anambra

Published

on

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta rarraba kayan zabe zuwa kananan hukumomi 21 na jihar Anambra, a kokarinta na fara shirin gudanar da zaben gwamna da za a gudanar gobe Asabar.

Shugabar hukumar ta jihar Anambra, Queen Elizabeth Agwu, ce, ta tabbatar da hakan yayin da jami’an tsaro da wakilan jam’iyyun siyasa suka halarci rabon kayan a cibiyar ajiyar kayan zabe ta jihar.

Ta ce hukumar ta kammala dukkan shirye-shirye domin tabbatar da cewa an gudanar da zaben cikin gaskiya, adalci, da kwanciyar hankali.

INEC ta kuma tabbatar wa jama’a cewa an dauki matakan tsaro masu karfi domin kare kayan zabe da tabbatar da cewa ‘yan kasa sun kada kuri’unsu ba tare da tsoro ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!