Connect with us

Labarai

Iran ta tattauna da Birtaniya da Faransa da Jamus kan Makamashin Nukiliya

Published

on

Iran ta tabbatar da cewa za ta gudanar da tattaunawa tsakaninta da Birtaniya da Faransa da Jamus a Istanbul kan shirinta na nukiliya.

 

Kafar yaɗa labaran Iran ta ce ma’aikatar harkokin wajen ƙasar ta tabbatar da cewa Tehran ta amince da tayin tattaunawar da za a yi a ranar Juma’a.

 

Tattaunawar za ta kasance ta farko tun bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai wa Iran a watan Yuni.

 

Iran kuma na fuskantar matsin lamba na ta amince ta hau teburin tattaunawa da Amurka.

 

Shugabannin ƙasashen Turai sun ce za su lafta wa Iran sabbin takunkumai idan har babu ci gaba a yarjejeniyar nukiliyar

 

Kafar yaɗa labaran ta Iran ta ce ma’aikatar harkokin wajen ƙasar ta tabbatar da cewa, Tehran ta amince da tayin tattaunawar da za a yi a ranar Juma’a mai zuwa.

 

Tattaunawar za ta kasance ta farko tun bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai wa Iran a watan Yunin da ya gabata.

 

Iran kuma na fuskantar matsin lamba da ta amince ta hau teburin tattaunawa da Amurka.

 

Shugabannin ƙasashen Turai sun ce za su lafta wa Iran sabbin takunkumai idan har babu ci gaba a yarjejeniyar nukiliyar

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!