Connect with us

Labarai

Jami’an tsaro sun kashe yan ta’adda 592 a Borno

Published

on

Gwamnatin Nariya ta ce jami’an tsaro sun samu nasarar kashe yan ta’adda 592 a jihar Borno daga watan Maris zuwa Nuwamban bana.

Ministan yada labarai, Mohammed Idris, ne ya bayyana hakan a zantawar sa da manema labarai.

Ya ce a watan Maris, wani rahoto da Cibiyar Global Terrorism Index, mai tattara bayanai kan ta’addanci ta nuna cewa hare-haren ‘yan ta’adda sun ragu sosai a kasar a wannan lokaci.

Ya kuma kara da cewa gwamnati za ta kara daukar matakan domin tabbatar da tsaro a fadin Najeriya

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!