Connect with us

Labarai

Jam’iyyar APC ta fitar da jadawalin taron ta na 25 ga watan Maris a shekarar 2026

Published

on

Jam’iyyar APC ta fitar da jadawalin taron ta na kasa wanda zai gudana daga ranar 25 ga watan maris zuwa 28 ga watan na shekarar 2026.

Bayanin haka na kunshe ne a cikin wata sanarwa da sakataren jam’iyyar na Kasa Senator Ajibola Basiru, ya fitar a shafin sa na X.

A cewar sanarwar da jam’iyyar ta fitar, ta ce wannan jadawali zai bai wa mambobinta damar yin shiri yadda ya kamata domin gudanar da zabuka cikin tsari da kwanciyar hankali a dukkan matakai, kafin babban taron kasa.

APC ta jaddada cewa wannan mataki na daga cikin kokarin jam’iyyar na karfafa dimokiraɗiyya a cikinta, da tabbatar da shugabanci nagari da haɗin kai a faɗin kasar nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!